Close Menu
OsunDailyNG
  • NATIONAL
  • LATEST
  • POLITICS
  • OSUN NEWS
  • METRO
  • ENTERTAINMENT
  • SPORT
  • BUSINESS
  • WORLD
Facebook X (Twitter) Instagram
Facebook X (Twitter) Instagram
OsunDailyNGOsunDailyNG
Subscribe
  • NATIONAL
  • LATEST
  • POLITICS
  • OSUN NEWS
  • METRO
  • ENTERTAINMENT
  • SPORT
  • BUSINESS
  • WORLD
OsunDailyNG
Home ยป Gwamnatin Anambra tayi kira da a fiffita tsaro a rarraba tallafi
LATEST

Gwamnatin Anambra tayi kira da a fiffita tsaro a rarraba tallafi

OsunDailyBy OsunDailyDecember 22, 2024No Comments1 Min Read
Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Email
I don't receive salary, my wife doesn't have official car - Anambra Gov, Soludo
Share
Facebook Twitter LinkedIn Pinterest Email
Reach the right people at the right time with OsunDailyNG. Try and advertise any kind of your business to users online today. Kindly contact us for your advert or publication at newsdesk@osundailyng.com Call or Whatsapp: +2348132512456 07056907162

Gwamnatin Jihar Anambra tayi kira ga duk masu gudanar da ayyukan tallafi su bada muhimmanci kan tsaro da lafiyar mabukata domin kaucewa faruwar hatsarori masu kama da turmutsutsin da ya faru a Okija, ฦ™aramar hukumar Ihiala.

A wata sanarwa da mai magana da yawun Gwamnan Jihar Anambra, Mista Christian Aburime, ya fitar, gwamnan jihar, Farfesa Chukwuma Charles Soludo, ya bayyana damuwarsa kan rashin tsaron da ya haifar da wannan mummunan alโ€™amari.

Sanarwar ta ce: โ€œGwamnatin Jihar Anambra tana kira ga duk masu rarraba kayan tallafi, musamman ga mabukata, su tabbatar da cewa an samar da tsari mai kyau da kuma ingantaccen tsaro domin kare rayuka da lafiyar masu karษ“ar tallafin.โ€

Gwamnan ya kuma jajantawa iyalan waษ—anda suka rasa rayukansu a turmutsutsin, musamman mata, tsofaffi, yara, da masu juna biyu. Ya ce: โ€œWannan mummunan abin da ya faru yana jaddada muhimmancin samar da tsari mai nagarta wajen gudanar da ayyukan taimako.โ€

Haka kuma, Gwamnati ta yi kira ga masu kishin alโ€™umma da ฦ™ungiyoyi masu gudanar da ayyukan taimako su maida hankali kan kare lafiyar mutane a yayin gudanar da ayyukansu. โ€œTsaro da jin daษ—in jamaโ€™a sune ginshiฦ™an da za a gina ingantattun ayyukan taimako,โ€ in ji sanarwar.


Reach the right people at the right time with OsunDailyNG. Try and advertise any kind of your business to users online today. Kindly contact us for your advert or publication at newsdesk@osundailyng.com Call or Whatsapp: +2348132512456 07056907162
Anambra fiffita Gwamnatin kira rarraba tallafi tayi tsaro
Share. Facebook Twitter Pinterest LinkedIn Tumblr Email
OsunDaily
  • Website

Related Posts

Buhari rallies support for Tinubu on second anniversary

May 28, 2025

Anti-Matawalle protests sponsored by Zamfara Govt – APC group

May 10, 2025

Gunmen kill three security personnel during attack on anti-banditry office in Jigawa

March 6, 2025

Comments are closed.

Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp Telegram Threads
  • Home
  • Privacy Policy
  • Advertise with US
  • Contact Us
  • About Us
© 2025 OsunDailyNG Media Hub. Designed by OsunDailyNG Media Hub.

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.

Join Osun DailyNG Media Hub

Ad Blocker Enabled!
Ad Blocker Enabled!
Our website is made possible by displaying online advertisements to our visitors. Please support us by disabling your Ad Blocker.